Recent Posts

header ads

TUNDA NA FARA NOLLYWOOD NAKE HADUWA DA MATSALA

Fitacciyar jarumar nan ta fina-finan Hausa a masana’antar Kannywood watau Rahama Sadau, ta bayyana a ranar Asabar din da ta gabata cewar, ta soma shiga matsalolin rayuwa ne tun bayan da ta fara fitowa a shire-shiren fina-finan kudancin kasar nan ta Najeriya da aka fi sani da Nollywood.
Jarumar dai wadda aka dakatar da ita daga fina-finan Hausa a shekarar 2016 ta bayyana yadda tace ta na shan bakar ukuba daga ‘yan uwan sana’ar ta na watau jaruman masana’antar Kannywood.

Post a Comment

0 Comments